Tehran (IQNA) dubban yahudawa ne suke ci gaba da gudanar da zanga-zanga a cikin birnin quds domin nuna adawa da gwamnatin Netanyahu.
Lambar Labari: 3485093 Ranar Watsawa : 2020/08/16
Netanyahu firayi ministan haramtacciyar kasar Isra’ila ya yi da’awar cewa Hizbullah ta dakatar da kera makamai saboda ya tona asirin hakan.
Lambar Labari: 3483233 Ranar Watsawa : 2018/12/19
Bangaren kasa da kasa, firayi ministan Ira'ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yana shirin kai batun ramukan da ya ce an tona akan iyakokin Lebanon da Palastine da aka mamaye zuwa ga kwamitin tsaro.
Lambar Labari: 3483184 Ranar Watsawa : 2018/12/05
Bangaren kasa da kasa, majalisar tsaron haramtacciyar kasar Isra'ila za ta kada kuri'an amincewa ko akasin hakan kan mamaye wasu yankunan palastinawa.
Lambar Labari: 3482322 Ranar Watsawa : 2018/01/21